World News
Tofa Shiekh kabiru gambe ya yiwa izalar jos wankin babban bargo Allah ya kawo mana mafita a kasar nan…
![](https://i0.wp.com/arewadrop.com/wp-content/uploads/2024/03/Screenshot_20240318-103509_YouTube.jpg?fit=1439%2C813&ssl=1)
Tofa Shiekh kabiru gambe ya yiwa izalar jos wankin babban bargo Allah ya kawo mana mafita a kasar nan.
Kamar yadda malamai suke ta kokarin ganin kowa yabi hanyar data dace amma me yake faruwa sai kaga malamai sun kasa fuskan tarjuna a tsakanin su kamar dai yadda kowa yasa yanzu malamai suna yawan raddi.
Mai makon idan anga wani yana kan mata ai kungiya domin duk inda yake aje wajan sa a zana dashi a tattauna batu akan Ilimin da ake gani zai iya hallakar da jama’a idan yaci gaba da tafiya akan sa.
Idan kuma aka ne meshi yaki zuwa sai a bashi dama ya fadi inda za’a zo a same shi domin ayi mukabala dashi kuma anuna masa gaskiya tare dashi da mabiyan sa baki daya dan haka yanzu ga dan wani karamin misali anan ku kalli bidiyan.